Allah ya saka miki insha allahu Allah zai daukaka ki zaimiki maganin wanan tsinanan gwanma iyakachinsa gwamna bakomaiba akwai malaiku bayache kifada alahiraba wlh tundaga duniya zaiyi mutuwar wulakanchi mulkinsa zaigama yadade araye yayi shekara arbain amma bazai iya rayuwa minti daya ba a wutA DASHIDA masu binsa
Ya Allah ka shirya mana shuwagabanninmu.Domin idan ana irin wannan mulkin a kasata najeriya komai na iya faruwa.Domin shugabanci na adalci shine shugabanci mutukar akasamu akasin haka tofa komai na iya faruwa.Ya Allah wannan yarinya ya Allah ka kawowa wannan yarinya dauki.
Slm,wannan abu babu mamaki a kasa ta nigeria domin dama wasu daga cikin maluma da sarakuna da masu mukami na siyasa dakuma wasu masu arziki na kasa ta nigeria sunjima da barin koyarwar fiyayyen hallitta,wato manzon allah s. a. w. Sabida haka irin wadannan abubuwa babu mamaki a halin yanzu.Illa iyaka dai muci gaba da yima wannan yarinya hamdiyya addu'a domin fa tana da bukatar addu'armu a halin yanzu.
INA kira ga matasa,Don Allah ku daina daukowa kanku a jidali,Kuma shugaba duk yadda yake Allah yace a girmamashi,idan nasiha zakayi mishi kaje ka sameshi,idan y dauka walillahil hamdu,Kuma cikin kyakkyawan lafazi.
Allah ya Isar making hamdiyya, where are the human right activist in Nigeria why this is happening, where Amnesty International, please take action to secure her a right
Allah Ubangiji ta'ala ya saka maki.... Amma gaskiyar magana kinyi kuskure Hamdiya...Bamga dalilinki na fita daga gida bayan kinsan halin da kike ciki don nemanki ake ruwa a jallo.....
ah yar sun kasa kika zubar da hawayen ki ng allah ya nuna musu nasu da kansu da kansu suna zubar da hawayensu na cewa sun tuba in kuma ba su ba allah ya kaskanta su kaskantawa ilmi na da yamma kahirawan da yahudawan da allah ya wulakanta su indabo su duba ba sun kazo sunka nemi afuwar allah ya isa maki da saka miki da alkhairi sannan wannan kwata-kwata ba a doko ba a cikin abin da ake yiwa al'ummar musamman yankin arewa gwamnati tura ai ma a ah idan har balli yada shi gwamnati zata jaya hannunta tace bata ma san anyi ba ce karya ne ake mata wannan zalunci allah ya kawo mana ƙarshen shi ne allah duk wanda yake da sa hannu cikin wannan abu allah ubangiji ya shirya shirya in basu da niya shirya allah kamar yar masu da abun su wasu wasu sannan wannan gida na british family allah ubangiji ya dafa maku ya maku jagora nci allah ubangiji ya kara baku zuciyar yin haƙuri da watse karya ta nuna wa al'umma karin yadda suke allah ubangiji ya kara zama jagora gare ku da kuma al'umma talakawa arewa da ma na kudancin najeriya baki daya duk shugaban rayuwarmu cikin nutsuwa allah ubangiji ta jaye mana shi amma wallahi najeriya muna cikin tashin hankali muna cikin iftila'i na gwamnati da kuma al'umma saboda mahaifinka akan iya ba shi kuɗi ko dan uwanka domin a dauki rayuwarka ba tare da sanin ne ba wani kuma tare da sani ne muna sanar da wannan gwamnatin jahar sokoto wannan abun ya kamata ya zama izina da sauran masu neman mulki a cikin jihar sokoto dama sauran jahohin mu tum da suji tsoron allah sanda cewa duk inda ka taiga dawo dai kasa nan ne gidan ka kuma nan ne gidan ki nan ne gidana
Allah ya saka miki insha allahu Allah zai daukaka ki zaimiki maganin wanan tsinanan gwanma iyakachinsa gwamna bakomaiba akwai malaiku bayache kifada alahiraba wlh tundaga duniya zaiyi mutuwar wulakanchi mulkinsa zaigama yadade araye yayi shekara arbain amma bazai iya rayuwa minti daya ba a wutA DASHIDA masu binsa
ALLAH ya kyauta, wadannan wai sune shugabanni, akwai ALLAH yana jiran kowa a madakata.
Hasnumallahu waniimalwakil Allah ya tsinewa ko waye ya zama Sanadin hakan
Inna lillahi was inna ilaihirrajiun, gwabnatin sokoto kuna ruwa wallahi baza mu yadda ba
Allah ya saka miki Allah ya tarwatsa Duk wani mugu azzumi 😢
Allah ya tsinema gamnan sokoto allah kahadashi da dukkan wani bala’i na duniya da lahira,Allah katarwatsashi dan kutumar ubanshi.😢
Ya Allah ka shirya mana shuwagabanninmu.Domin idan ana irin wannan mulkin a kasata najeriya komai na iya faruwa.Domin shugabanci na adalci shine shugabanci mutukar akasamu akasin haka tofa komai na iya faruwa.Ya Allah wannan yarinya ya Allah ka kawowa wannan yarinya dauki.
Sorry Hamdiyya may Allah with u and protect from those enemies of our people
Allah yasaka maki game da abinda suka miki dunia da lahira.
Allahu akbar dadinta dai Akwai Allah
A S M ALLAH YA TSINE WA WAN NAN GOV BAI AIKI DA ILIMA KAMATA YAYI AHUKUL TA SI KOMA AYIWA YA YANOA SUMAH FADE DA UWARSA AMIN
Raina Na hannun ALLAH ☝️
Allah ya saka maki, ya Kuma Masu abin da sukayi mata. Amin.
Matsiyatan banza in Allah yayarda bazasu gama lafiya ba in Allah yayarda suma zasuga abinda zefaru dasu in Allah yayarda
Wallahi Akoi Zalunci Akasar nan. Harga Allah.
Inna Lillahi. Allah Ya Kyauta
Kawai
Allah ya Kara baku kariya da kariyar shi
Allah ya saka maki hamdiya kakuma ahmad isa Allah yayi Maka sakamako da mafificin alkairansa ameeen yarabaka da duniya lafiya
Hamdiyya, ki yi hankuri, ubangiji Allah SWT Yana tare daki, Allah ya Sakamiki da alkhairi
Allah ya saka miki Allah ya tona asirinsu hukumar berekete family Allah ya saka muku da alkhairi
Duk mai gaskiya yanatareda allah
Yah allah gabaiwarka
Allah kabimata hakkinta
La ilaha Ila anta subhanaka inii kuntu minazzalimin. 😭😭😭😭😭😭😭😭
😢Gidan tv nan allayesa kugama dunia lafiya 😢kai nageria
Hmmm Allah ya bimiki hakkinki
Slm,wannan abu babu mamaki a kasa ta nigeria domin dama wasu daga cikin maluma da sarakuna da masu mukami na siyasa dakuma wasu masu arziki na kasa ta nigeria sunjima da barin koyarwar fiyayyen hallitta,wato manzon allah s. a. w. Sabida haka irin wadannan abubuwa babu mamaki a halin yanzu.Illa iyaka dai muci gaba da yima wannan yarinya hamdiyya addu'a domin fa tana da bukatar addu'armu a halin yanzu.
Hamdiya Allah yasaka maki wallahi Allah bazaibarsuba Allah yananan a amadakata yajirankowa wallahi hukuncin su daban daban ne wallahi Allah
❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Hasbya allahu wanima alwakeel Allah ya issa Allah kaine gatan bawa ya Allah 🤲😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢
Allah sarki Allah bimiki hakkinki
Allah zai sakamiki ar uwanah
Allah ya taimakeku ya karamuku karfin gwuiwa.
Wallahi wani sakayyan sai a lahira, Allah ya isar miki.
Allah ya sakamiki tun a duniya kafin aje lahira😢😢
Inar amfanin wannan gumna allah yakarmarshi
Allah ya la'anci mugayen shuwagabannin kasar nan
Allah yatamaki ka birkitafamilli Allah yakara maka karfin imani
Allah ya tsinewa gwamnan sokoto, la"ananne Allah ya isa mutsiyaci, Dan talakkawa
Allahuma aamin
Hamdiyya Allah ya bi miki hakkinki akan wadanda suka zalunceki
After watching dis video am depressed and can't sleep, knowing we are in a country full of evil people 😢 may Allah protect d brekete family.
INA kira ga matasa,Don Allah ku daina daukowa kanku a jidali,Kuma shugaba duk yadda yake Allah yace a girmamashi,idan nasiha zakayi mishi kaje ka sameshi,idan y dauka walillahil hamdu,Kuma cikin kyakkyawan lafazi.
Kai wa zakayiwa nasihan, indan wannan gobnan ne baya bukatar amasa nasiha saidai a tsine Masa wallahi
Allah ya tsinewa duk me hannu awannan lamarin
❤❤❤masha. allah🙌🙌🙌☝☝☝🙌✊🏼💗💗💕💕🙌🙌🙌
Inna lillah wa Inna illahi raji'un. Ya Allah Kai ne Allah. Allah baka barin zalumci ya rabb.
Ameen ya rabbi
Subhaanallah ‼️‼️‼️
Allah ya isanki hamdiyya
Ya oubanguidji allah ka sakawa wannan yarin yar , woullakantchi da akayimata albarkacin mouhammadou rassouloullah ( S A W ).
Allah Ya sa ka miki da alkhairi. Allah Ya daukaka hukumar berekete
allah yasaka ma wanda aka cuta
😢😢😢😢Allah yasaka muki
Allah yasa mugama da duniya lafiya
Allah kara gaba Allah kara president ondra
Aslm👍🤲
ALLAH😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
This country called Nigeria I'm even afraid as a Ghanaian....
Allah ya Isar making hamdiyya, where are the human right activist in Nigeria why this is happening, where Amnesty International, please take action to secure her a right
May Allah judge them all n quickly including d governor.
They all have daughters n sisters
Allah ya isanmaki
Allah yai samaki
Waishi governor dinnan da aketa bibiyarsa ahankali Dan durin gindin babansa tafi kowane,.
Allah yakaskantasu ya hayyu ya kayyum
I want to join this group
Gaskiya wannan mutanen jahilaine, wallahi mu yansiyasane amma siyasa tazama musifa ayanzu, babu adalci a mulkin siyasa. Haka kawai muna zaune lafiya yahudawa suka kakabana mulkin dimokaradiyya.
Munanan achida muna goyan bayanki😢
Allah is All Hearing
Allah yakareki diata
Allah ya bi minki hakki
Allah ya isar miki
Allah yakawomana daukinsa❤
Allah Ubangiji ta'ala ya saka maki.... Amma gaskiyar magana kinyi kuskure Hamdiya...Bamga dalilinki na fita daga gida bayan kinsan halin da kike ciki don nemanki ake ruwa a jallo.....
Film production ( brekete family )
😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭
Kai vwallahi baza mu yadda ba
Odnari Allah yabiyaka
🎉
Wllh gani nina nidauketa nikai ta asibite
Allah wadaran tsinannu
Innalillahi Wainnailaihirajuun yasubahanallah hasbunulla Waniimal Wakil 😢😢😢😢
لا حول ولاقوة الا بالله
Firauna da yan korensa lokacinsa yawuce saboda haka duk wani azzalumi shima zai wuce
🙏🏼🙏🏼🙏🏼😭😭
Sorry my dear
Wannan zalunchin yayi yawa
Allah ya wulakantasu
Hanane allah yasaka miki
Yneh
Y salaam 😭
Allah Ka la'anci duk wanda yake da hannu akan cin mutunci wannan yarinyar.
Wanan.gwamna.Akwai.azzalumi..fir.aunama
Yay.Yagama
Innalillahi Wa'inna Ilaihi Rajiun Allah Ya Chechi Al'ummar Nigeria
Allah ya kyauta
Ya Allah ya maganta
Allah ya sakamiki
ah yar sun kasa kika zubar da hawayen ki ng allah ya nuna musu nasu da kansu da kansu suna zubar da hawayensu na cewa sun tuba in kuma ba su ba allah ya kaskanta su kaskantawa ilmi na da yamma kahirawan da yahudawan da allah ya wulakanta su indabo su duba ba sun kazo sunka nemi afuwar allah ya isa maki da saka miki da alkhairi sannan wannan kwata-kwata ba a doko ba a cikin abin da ake yiwa al'ummar musamman yankin arewa gwamnati tura ai ma a ah idan har balli yada shi gwamnati zata jaya hannunta tace bata ma san anyi ba ce karya ne ake mata wannan zalunci allah ya kawo mana ƙarshen shi ne allah duk wanda yake da sa hannu cikin wannan abu allah ubangiji ya shirya shirya in basu da niya shirya allah kamar yar masu da abun su wasu wasu
sannan wannan gida na british family allah ubangiji ya dafa maku ya maku jagora nci allah ubangiji ya kara baku zuciyar yin haƙuri da watse karya ta nuna wa al'umma karin yadda suke allah ubangiji ya kara zama jagora gare ku da kuma al'umma talakawa arewa da ma na kudancin najeriya baki daya duk shugaban rayuwarmu cikin nutsuwa allah ubangiji ta jaye mana shi
amma wallahi najeriya muna cikin tashin hankali muna cikin iftila'i na gwamnati da kuma al'umma saboda mahaifinka akan iya ba shi kuɗi ko dan uwanka domin a dauki rayuwarka ba tare da sanin ne ba wani kuma tare da sani ne muna sanar da wannan gwamnatin jahar sokoto wannan abun ya kamata ya zama izina da sauran masu neman mulki a cikin jihar sokoto dama sauran jahohin mu tum da suji tsoron allah sanda cewa duk inda ka taiga dawo dai kasa nan ne gidan ka kuma nan ne gidan ki nan ne gidana
Abinda akeyema dan adam a nageria ko yankoya colombi ba ayiney
ALLAH
Munifuki jikukin Dan ta ada danfudiwu ne fulani jinita adanch ne kufulani bakuda asuli fulani
Allah ya sakamiki kiji 😂😂😂
❤😊😊
Kai duniya 🥹