HAMDIYYA TA FASHE DA KUKA RIKICIN TA DA GWAMNATIN SOKOTO

Поделиться
HTML-код
  • Опубликовано: 5 апр 2025

Комментарии • 135

  • @AhmadhamisuHamisu
    @AhmadhamisuHamisu Месяц назад +2

    Allah ya saka miki insha allahu Allah zai daukaka ki zaimiki maganin wanan tsinanan gwanma iyakachinsa gwamna bakomaiba akwai malaiku bayache kifada alahiraba wlh tundaga duniya zaiyi mutuwar wulakanchi mulkinsa zaigama yadade araye yayi shekara arbain amma bazai iya rayuwa minti daya ba a wutA DASHIDA masu binsa

  • @Yawale-gk2bw
    @Yawale-gk2bw 4 месяца назад +8

    ALLAH ya kyauta, wadannan wai sune shugabanni, akwai ALLAH yana jiran kowa a madakata.

  • @SahabiGarba-i1g
    @SahabiGarba-i1g 3 месяца назад +2

    Hasnumallahu waniimalwakil Allah ya tsinewa ko waye ya zama Sanadin hakan

  • @fatimalawal3684
    @fatimalawal3684 4 месяца назад +2

    Inna lillahi was inna ilaihirrajiun, gwabnatin sokoto kuna ruwa wallahi baza mu yadda ba

  • @amathman5249
    @amathman5249 4 месяца назад +3

    Allah ya saka miki Allah ya tarwatsa Duk wani mugu azzumi 😢

  • @AbubakarAbdulkadir-rz1bf
    @AbubakarAbdulkadir-rz1bf 4 месяца назад +2

    Allah ya tsinema gamnan sokoto allah kahadashi da dukkan wani bala’i na duniya da lahira,Allah katarwatsashi dan kutumar ubanshi.😢

  • @jamiluibrahimakurya
    @jamiluibrahimakurya Месяц назад

    Ya Allah ka shirya mana shuwagabanninmu.Domin idan ana irin wannan mulkin a kasata najeriya komai na iya faruwa.Domin shugabanci na adalci shine shugabanci mutukar akasamu akasin haka tofa komai na iya faruwa.Ya Allah wannan yarinya ya Allah ka kawowa wannan yarinya dauki.

  • @AbdullahiAbubakar-d7t
    @AbdullahiAbubakar-d7t 4 месяца назад +2

    Sorry Hamdiyya may Allah with u and protect from those enemies of our people

  • @MuhammadUmar-sl1os
    @MuhammadUmar-sl1os 4 месяца назад +7

    Allah yasaka maki game da abinda suka miki dunia da lahira.

  • @FatimaJibrin-ke2xz
    @FatimaJibrin-ke2xz 4 месяца назад +2

    Allahu akbar dadinta dai Akwai Allah

  • @FormayPersonal
    @FormayPersonal Месяц назад

    A S M ALLAH YA TSINE WA WAN NAN GOV BAI AIKI DA ILIMA KAMATA YAYI AHUKUL TA SI KOMA AYIWA YA YANOA SUMAH FADE DA UWARSA AMIN

  • @AhijoIliyasu
    @AhijoIliyasu 4 месяца назад +4

    Raina Na hannun ALLAH ☝️

  • @audis.7262
    @audis.7262 2 месяца назад

    Allah ya saka maki, ya Kuma Masu abin da sukayi mata. Amin.

  • @hussainialhassan-mm2nw
    @hussainialhassan-mm2nw 3 месяца назад +2

    Matsiyatan banza in Allah yayarda bazasu gama lafiya ba in Allah yayarda suma zasuga abinda zefaru dasu in Allah yayarda

  • @BabangidaUsman-d8p
    @BabangidaUsman-d8p 4 месяца назад +1

    Wallahi Akoi Zalunci Akasar nan. Harga Allah.
    Inna Lillahi. Allah Ya Kyauta
    Kawai

  • @zilyanatulawal8091
    @zilyanatulawal8091 4 месяца назад +2

    Allah ya Kara baku kariya da kariyar shi

  • @maryamridwan1867
    @maryamridwan1867 4 месяца назад +1

    Allah ya saka maki hamdiya kakuma ahmad isa Allah yayi Maka sakamako da mafificin alkairansa ameeen yarabaka da duniya lafiya

  • @servantofAllah-m16
    @servantofAllah-m16 4 месяца назад +1

    Hamdiyya, ki yi hankuri, ubangiji Allah SWT Yana tare daki, Allah ya Sakamiki da alkhairi

  • @ZainabMusaYakubu
    @ZainabMusaYakubu 3 месяца назад +1

    Allah ya saka miki Allah ya tona asirinsu hukumar berekete family Allah ya saka muku da alkhairi

  • @ZakariyyaAlhajiShehu
    @ZakariyyaAlhajiShehu 3 месяца назад +2

    Duk mai gaskiya yanatareda allah
    Yah allah gabaiwarka
    Allah kabimata hakkinta

  • @NafisaMusa-f3q
    @NafisaMusa-f3q 3 месяца назад +1

    La ilaha Ila anta subhanaka inii kuntu minazzalimin. 😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @BarmaZakari-u5y
    @BarmaZakari-u5y 4 месяца назад +2

    😢Gidan tv nan allayesa kugama dunia lafiya 😢kai nageria

  • @FARIDAABUBAKAR-vn9uz
    @FARIDAABUBAKAR-vn9uz 4 месяца назад +2

    Hmmm Allah ya bimiki hakkinki

  • @jamiluibrahimakurya
    @jamiluibrahimakurya Месяц назад

    Slm,wannan abu babu mamaki a kasa ta nigeria domin dama wasu daga cikin maluma da sarakuna da masu mukami na siyasa dakuma wasu masu arziki na kasa ta nigeria sunjima da barin koyarwar fiyayyen hallitta,wato manzon allah s. a. w. Sabida haka irin wadannan abubuwa babu mamaki a halin yanzu.Illa iyaka dai muci gaba da yima wannan yarinya hamdiyya addu'a domin fa tana da bukatar addu'armu a halin yanzu.

  • @abdullahiyusuf-x9j
    @abdullahiyusuf-x9j 4 месяца назад +1

    Hamdiya Allah yasaka maki wallahi Allah bazaibarsuba Allah yananan a amadakata yajirankowa wallahi hukuncin su daban daban ne wallahi Allah

  • @إبراهيممحمدإبراهيممرحبا

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @Soulaimanabouboucaradamoua-c2c
    @Soulaimanabouboucaradamoua-c2c 4 месяца назад +4

    Hasbya allahu wanima alwakeel Allah ya issa Allah kaine gatan bawa ya Allah 🤲😢😢😢😢😢😢😢😢😢😢

  • @MaryamMusa-b9g
    @MaryamMusa-b9g 2 месяца назад

    Allah sarki Allah bimiki hakkinki

  • @NYAMASOLOMON
    @NYAMASOLOMON 3 месяца назад +1

    Allah zai sakamiki ar uwanah

  • @SANIKASIMUKANYA-u5d
    @SANIKASIMUKANYA-u5d Месяц назад

    Allah ya taimakeku ya karamuku karfin gwuiwa.

  • @mairoali541
    @mairoali541 Месяц назад

    Wallahi wani sakayyan sai a lahira, Allah ya isar miki.

  • @MoussaAli-i8e
    @MoussaAli-i8e 4 месяца назад +4

    Allah ya sakamiki tun a duniya kafin aje lahira😢😢

  • @SaniAbubakar-s5g
    @SaniAbubakar-s5g 4 месяца назад +1

    Inar amfanin wannan gumna allah yakarmarshi

  • @aishatuzakariyamuhd4103
    @aishatuzakariyamuhd4103 4 месяца назад +1

    Allah ya la'anci mugayen shuwagabannin kasar nan

  • @FarinyaroDagaNiger
    @FarinyaroDagaNiger 4 месяца назад +1

    Allah yatamaki ka birkitafamilli Allah yakara maka karfin imani

  • @usainirzaki6021
    @usainirzaki6021 4 месяца назад +1

    Allah ya tsinewa gwamnan sokoto, la"ananne Allah ya isa mutsiyaci, Dan talakkawa

  • @FirdausiBaturesani-lh6ho
    @FirdausiBaturesani-lh6ho 4 месяца назад +1

    Hamdiyya Allah ya bi miki hakkinki akan wadanda suka zalunceki

  • @aishasalees4061
    @aishasalees4061 4 месяца назад +4

    After watching dis video am depressed and can't sleep, knowing we are in a country full of evil people 😢 may Allah protect d brekete family.

  • @maryamsanikwaido8928
    @maryamsanikwaido8928 4 месяца назад +2

    INA kira ga matasa,Don Allah ku daina daukowa kanku a jidali,Kuma shugaba duk yadda yake Allah yace a girmamashi,idan nasiha zakayi mishi kaje ka sameshi,idan y dauka walillahil hamdu,Kuma cikin kyakkyawan lafazi.

    • @ABDULMALIKSALISU-h9c
      @ABDULMALIKSALISU-h9c 4 месяца назад

      Kai wa zakayiwa nasihan, indan wannan gobnan ne baya bukatar amasa nasiha saidai a tsine Masa wallahi

  • @AminaAmina-d9u2d
    @AminaAmina-d9u2d 2 месяца назад

    Allah ya tsinewa duk me hannu awannan lamarin

  • @HisenAbdulkarim
    @HisenAbdulkarim Месяц назад

    ❤❤❤masha. allah🙌🙌🙌☝☝☝🙌✊🏼💗💗💕💕🙌🙌🙌

  • @maryamkabir5819
    @maryamkabir5819 2 месяца назад +1

    Inna lillah wa Inna illahi raji'un. Ya Allah Kai ne Allah. Allah baka barin zalumci ya rabb.

  • @hafsatmusa2596
    @hafsatmusa2596 3 месяца назад

    Ameen ya rabbi

  • @AminuAbdulhadi-s8h
    @AminuAbdulhadi-s8h Месяц назад

    Subhaanallah ‼️‼️‼️

  • @sakinatuismail7636
    @sakinatuismail7636 4 месяца назад +1

    Allah ya isanki hamdiyya

  • @AbdoulmouddallabiSani
    @AbdoulmouddallabiSani 4 месяца назад +2

    Ya oubanguidji allah ka sakawa wannan yarin yar , woullakantchi da akayimata albarkacin mouhammadou rassouloullah ( S A W ).

  • @ahamadwaziri4695
    @ahamadwaziri4695 3 месяца назад +1

    Allah Ya sa ka miki da alkhairi. Allah Ya daukaka hukumar berekete

  • @YahayaSaiduliman-d7p
    @YahayaSaiduliman-d7p 4 месяца назад +1

    allah yasaka ma wanda aka cuta

  • @MustafamustafaMustafaMusta-w1k
    @MustafamustafaMustafaMusta-w1k Месяц назад

    😢😢😢😢Allah yasaka muki

  • @hafsatmusa2596
    @hafsatmusa2596 3 месяца назад

    Allah yasa mugama da duniya lafiya

  • @MohammedAligombo
    @MohammedAligombo 4 месяца назад +1

    Allah kara gaba Allah kara president ondra

  • @HachemHachem-s1l
    @HachemHachem-s1l 4 месяца назад +1

    Aslm👍🤲

  • @saninausanigidaiu4723
    @saninausanigidaiu4723 3 месяца назад

    ALLAH😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @Moustphababafatima
    @Moustphababafatima 4 месяца назад +1

    😭😭😭😭😭

  • @saynotoracism8613
    @saynotoracism8613 4 месяца назад +1

    This country called Nigeria I'm even afraid as a Ghanaian....

  • @fatimalawal3684
    @fatimalawal3684 4 месяца назад +1

    Allah ya Isar making hamdiyya, where are the human right activist in Nigeria why this is happening, where Amnesty International, please take action to secure her a right

  • @mojimohammed5365
    @mojimohammed5365 4 месяца назад +1

    May Allah judge them all n quickly including d governor.
    They all have daughters n sisters

  • @Aliyu-v3y
    @Aliyu-v3y 3 месяца назад +1

    Allah ya isanmaki

  • @Abdulnafi.uyaakub
    @Abdulnafi.uyaakub 4 месяца назад +1

    Allah yai samaki

  • @ABDULMALIKSALISU-h9c
    @ABDULMALIKSALISU-h9c 4 месяца назад +1

    Waishi governor dinnan da aketa bibiyarsa ahankali Dan durin gindin babansa tafi kowane,.

  • @Muhammadbala014
    @Muhammadbala014 Месяц назад

    Allah yakaskantasu ya hayyu ya kayyum

  • @NYAMASOLOMON
    @NYAMASOLOMON 3 месяца назад +1

    I want to join this group

  • @NuraMusa-b5t
    @NuraMusa-b5t 4 месяца назад +1

    Gaskiya wannan mutanen jahilaine, wallahi mu yansiyasane amma siyasa tazama musifa ayanzu, babu adalci a mulkin siyasa. Haka kawai muna zaune lafiya yahudawa suka kakabana mulkin dimokaradiyya.

  • @NuraAdamu-tg9dl
    @NuraAdamu-tg9dl 4 месяца назад +1

    Munanan achida muna goyan bayanki😢

  • @yusufamina5961
    @yusufamina5961 4 месяца назад +1

    Allah is All Hearing

  • @Danfanedanfane
    @Danfanedanfane Месяц назад

    Allah yakareki diata

  • @RahamatuYakubu-g5q
    @RahamatuYakubu-g5q 2 месяца назад

    Allah ya bi minki hakki

  • @AbdullahiUsmanabubakar-n2s
    @AbdullahiUsmanabubakar-n2s Месяц назад

    Allah ya isar miki

  • @DANGWALALOTV
    @DANGWALALOTV 4 месяца назад

    Allah yakawomana daukinsa❤

  • @JazuliMustapha-q7x
    @JazuliMustapha-q7x 4 месяца назад +1

    Allah Ubangiji ta'ala ya saka maki.... Amma gaskiyar magana kinyi kuskure Hamdiya...Bamga dalilinki na fita daga gida bayan kinsan halin da kike ciki don nemanki ake ruwa a jallo.....

  • @attahalhmallam5793
    @attahalhmallam5793 4 месяца назад +2

    Film production ( brekete family )

  • @IsmaelIlella
    @IsmaelIlella 4 месяца назад +1

    😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @fatimalawal3684
    @fatimalawal3684 4 месяца назад +1

    Kai vwallahi baza mu yadda ba

  • @AugustineMadaki
    @AugustineMadaki Месяц назад

    Odnari Allah yabiyaka

  • @MaryamAbubakar-zw2dm
    @MaryamAbubakar-zw2dm 4 месяца назад +1

    🎉

  • @MurtalaSani-i7i
    @MurtalaSani-i7i 4 месяца назад

    Wllh gani nina nidauketa nikai ta asibite

  • @HabuSalisukkn
    @HabuSalisukkn 4 месяца назад +1

    Allah wadaran tsinannu

  • @GumsuMohammed
    @GumsuMohammed Месяц назад

    Innalillahi Wainnailaihirajuun yasubahanallah hasbunulla Waniimal Wakil 😢😢😢😢

  • @rukayyaabubakar6097
    @rukayyaabubakar6097 4 месяца назад +3

    لا حول ولاقوة الا بالله

  • @MUSASALIHU-hk7nk
    @MUSASALIHU-hk7nk 4 месяца назад +2

    Firauna da yan korensa lokacinsa yawuce saboda haka duk wani azzalumi shima zai wuce

  • @ayishatabbas2402
    @ayishatabbas2402 2 месяца назад

    🙏🏼🙏🏼🙏🏼😭😭

  • @NYAMASOLOMON
    @NYAMASOLOMON 3 месяца назад +1

    Sorry my dear

  • @aliyuabubakar7145
    @aliyuabubakar7145 4 месяца назад +1

    Wannan zalunchin yayi yawa

  • @AminaAmina-d9u2d
    @AminaAmina-d9u2d 2 месяца назад

    Allah ya wulakantasu

  • @YayaIbrahim-m9h
    @YayaIbrahim-m9h 3 месяца назад

    Hanane allah yasaka miki

  • @KabirHaruna-g4n
    @KabirHaruna-g4n 4 месяца назад +1

    Yneh

  • @NouraddeenIbraheem
    @NouraddeenIbraheem 3 месяца назад

    Y salaam 😭

  • @YUSUFAUWALIBRAHIM-l4m
    @YUSUFAUWALIBRAHIM-l4m 4 месяца назад +1

    Allah Ka la'anci duk wanda yake da hannu akan cin mutunci wannan yarinyar.

  • @UsainiAdam-f7l
    @UsainiAdam-f7l 4 месяца назад +1

    Wanan.gwamna.Akwai.azzalumi..fir.aunama
    Yay.Yagama

  • @MasudYunusarabiu
    @MasudYunusarabiu 4 месяца назад

    Innalillahi Wa'inna Ilaihi Rajiun Allah Ya Chechi Al'ummar Nigeria

  • @YahaySdantata
    @YahaySdantata 4 месяца назад +2

    Allah ya kyauta

  • @SaniMuhammadMuhammadsani-s4b
    @SaniMuhammadMuhammadsani-s4b 2 месяца назад

    Ya Allah ya maganta

  • @YusufAbdullahi-m8y
    @YusufAbdullahi-m8y 4 месяца назад

    Allah ya sakamiki

  • @Jamilusmayeene
    @Jamilusmayeene 4 месяца назад

    ah yar sun kasa kika zubar da hawayen ki ng allah ya nuna musu nasu da kansu da kansu suna zubar da hawayensu na cewa sun tuba in kuma ba su ba allah ya kaskanta su kaskantawa ilmi na da yamma kahirawan da yahudawan da allah ya wulakanta su indabo su duba ba sun kazo sunka nemi afuwar allah ya isa maki da saka miki da alkhairi sannan wannan kwata-kwata ba a doko ba a cikin abin da ake yiwa al'ummar musamman yankin arewa gwamnati tura ai ma a ah idan har balli yada shi gwamnati zata jaya hannunta tace bata ma san anyi ba ce karya ne ake mata wannan zalunci allah ya kawo mana ƙarshen shi ne allah duk wanda yake da sa hannu cikin wannan abu allah ubangiji ya shirya shirya in basu da niya shirya allah kamar yar masu da abun su wasu wasu
    sannan wannan gida na british family allah ubangiji ya dafa maku ya maku jagora nci allah ubangiji ya kara baku zuciyar yin haƙuri da watse karya ta nuna wa al'umma karin yadda suke allah ubangiji ya kara zama jagora gare ku da kuma al'umma talakawa arewa da ma na kudancin najeriya baki daya duk shugaban rayuwarmu cikin nutsuwa allah ubangiji ta jaye mana shi
    amma wallahi najeriya muna cikin tashin hankali muna cikin iftila'i na gwamnati da kuma al'umma saboda mahaifinka akan iya ba shi kuɗi ko dan uwanka domin a dauki rayuwarka ba tare da sanin ne ba wani kuma tare da sani ne muna sanar da wannan gwamnatin jahar sokoto wannan abun ya kamata ya zama izina da sauran masu neman mulki a cikin jihar sokoto dama sauran jahohin mu tum da suji tsoron allah sanda cewa duk inda ka taiga dawo dai kasa nan ne gidan ka kuma nan ne gidan ki nan ne gidana

  • @Danfanedanfane
    @Danfanedanfane Месяц назад

    Abinda akeyema dan adam a nageria ko yankoya colombi ba ayiney

  • @saninausanigidaiu4723
    @saninausanigidaiu4723 3 месяца назад

    ALLAH

  • @YauOil
    @YauOil 4 месяца назад +1

    Munifuki jikukin Dan ta ada danfudiwu ne fulani jinita adanch ne kufulani bakuda asuli fulani

  • @HarisuDashiru
    @HarisuDashiru 2 месяца назад

    Allah ya sakamiki kiji 😂😂😂

  • @HAMAZAIBRAHIMA
    @HAMAZAIBRAHIMA Месяц назад

    ❤😊😊

  • @hafsatmusa2596
    @hafsatmusa2596 3 месяца назад

    Kai duniya 🥹